NDC Ta Fusata Kwankwaso, Ya Yi Barazanar Ficewa Daga Jam'iyyar!
Rikici ya kunno kai a cikin jam'iyyar NDC bayan da aka sauya wasu daga cikin 'yan takarar da bangaren Kwankwasiyya ya gabatar a Jihar Kano. Rahotanni sun nuna cewa matakin ya biyo bayan sabani kan yarjejeniyar rabon mukamai da tikitin takara tsakanin bangaren Kwankwasiyya da tsohon tsarin jam'iyyar, inda aka amince da tsarin rabon kashi 60 zuwa 40. A sakamakon wannan rikici, an ce Rabiu Musa Kwankwaso ya nuna rashin jin daɗinsa tare da yin barazanar ficewa daga jam'iyyar idan ba a dawo da 'yan takarar da aka cire ba. A wannan bidiyon, za ku ji cikakken bayani kan: • Dalilin da ya sa aka sauya 'yan takarar • Yadda yarjejeniyar 60/40 ta jawo rikici • Matsayar shugabannin NDC • Abin da ka iya faruwa idan Kwankwaso ya fice daga jam'iyyar Ku danna Subscribe, Like da Share domin samun sahihan labarai, siyasa da manyan abubuwan da ke faruwa a Najeriya. #Kwankwaso #NDC #Kano #SiyasarNigeria #LabaranYau #Kwankwasiyya #NigeriaPolitics #MadubiTV

England vs Costa Rica 3-0 Highlights | England vs Costa Rica Goals | England Goals Today

Kwankwaso Threatened To Leave NDC – But Why? | 25 Things You Need to Know

THIS IS UNFAIR TO AFRICA! FIFA WORLD CUP DRAMA…OMAR ARTAN, FIFA, USA & SENEGAL!

Pantami ya wanke kansa daga la'antar PDP da ya yi a baya

JUST IN: Sirens BLARE in Iran as US launches airstrikes

Peter Obi Finally Responds To Ken Okonkwo With 7-Day Ultimatum As He Presents Laughable Evidence

Shin Da Gaske Akwai Lakanin Kudi Da Arziki? Mal Mustapha Ya Bayyana Gaskiya

Cikakkiyar hirar @ExplorerHausaNews da Rabiu Musa Kwankwaso, madugun Kwankwasiyya

Zohran Mamdani says Iran war speaks to a “broken kind of politics” | Newsmakers

Sanata Kawu Sumaila ya koka kan yadda gwamnonin Arewa suka gaza kawo karshen matsalar tsaro

BREAKING: Peter Obi Demands Kenneth Apologize & Sign Desist Undertaking or Face 5bn Lawsuit, Details

Kenneth Okonkwo Defamed Peter Obi NDC! He Threatens 2027 Election

Sam George goes hard on Afenyo Markin in Parliament over free speech

Ina goyon bayan Obi da Kwankwaso a jam'iyyar NDC - Abba Hikima

BREAKING NEWS: Obi Sues Okonkwo for Defamation

Siyasar Kwankwaso Ta Rushe Har Abada, Inji DanAuta| SHAHARA TALK SHOW. EPISODE.111

Peter Obi Sues Kinsman, Kenneth Okonkwo

Baje Haja - Ibrahim Ishaq Rano 10/06/2026 @dan_uwa_rano

Fashin Baƙi (7-6-26): Sace-sacen Yara da Siyasar 2027

