DA BAZARMU: ME YA KAI MARYAM JAN KUNNE SIYASAR KWANKWASIYA BAYAN FIM ?

Tsohuwar jaruma a masana'antar shirya fina-finan Hausa a Najeriya Maryam Jan Kunne, ta bayyana irin tasirin da take da shi a gwamnatin jihar Kano. #DaBazarmu