YADDA NA SAMU NASARA A HARKAR WANKI DA GUGA NA ZAMANI - KANZU

A yau Alhamis 16 ga Watan Yuli 2026, cikin shirin TATTAUNAWA, mun zanta ne da Matashin Dan Kasuwa anan Abuja, Ibrahim Abdulmumin Kanzu. Inda muka tattauna akan; "ZAMAN MUTUM DA SANA'ARSA A ABUJA" Tare da Umar M. Gombe. Ku ci gaba da kasancewa da KAFTAN TV Hausa domin kallon kayatattun shirye-shiryenmu akan dikodar Startimes a bisa lambobin 142/414 da kuma Nigcomsat akan lambobi 12589 da kuma Manhajar Naija TV App.