Mahangar Zamani tare da Garba Shehu kan mulkin Shugaba Buhari

Yayin da Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya ke shirin mika mulki, mai magana da yawunsa Malam Garba Shehu, ya shaida wa shirin Mahangar Zamani irin abubuwan da suka faru da kuma yadda rayuwa ta kasance a cikin gwamnatinsa.