DA BAZARMU: SOYAYYA CE SIRRIN DAUKAKAR WAKOKIN MAHMUD NAGUDU ?

Shahararren mawakin soyayya a fina-finan hausa a Najeriya Mahmud Nagudu, ya bayyana manyan abubuwan da ba a taba sani ba game da rayuwarsa a lokacin da yake cin ganiyarsa ta wakoki a Kannywood da kuma irin kalubalen da ya fuskanta. #DaBazarmu