APC BAMU DA WANI KALUBALE A BORNO - AM

A yau Laraba 1 ga Watan Yuli 2026, cikin shirin TATTAUNAWA, mun zanta ne da Matashin Dan Siyasa, na Jam'iyyar APC Abubakar Muhammad Talba. Inda muka tattauna akan; "KO. SALON SIYASAR JIHAR BORNO YA SAUYA A YANZU?" Tare da Umar M. Gombe. Ku ci gaba da kasancewa da KAFTAN TV Hausa domin kallon kayatattun shirye-shiryenmu akan dikodar Startimes a bisa lambobin 142/414 da kuma Nigcomsat akan lambobi 12589 da kuma Manhajar Naija TV App.