Gaskiyar Magana: Tsarin takara ta muslim-muslim a Najeriya

Ya mabiya addinin kirista da sauran mabanbanta addinai ke kallon wannan tsari na takarar shugaban kasa da mataimakinsa na muslim-muslim? Mun tattauna da Rev. Ishaya Arin Ashi malamin addinin kirista daga jihar Filato a Najeriya.