🔥 Kwankwaso Ya Yaye Dalibai Dubu Da Ya Dauki Nauyinsu – Ga Abin Da Ya Faru

#kwankwasiyya #kwankwaso #kano #arewa yau a Abuja, an gudanar da bikin yaye ɗalibai da dama waɗanda aka ce sun samu tallafin karatu ta hannun Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Mafi yawan waɗannan ɗaliban sun fito ne daga iyalai masu ƙaramin ƙarfi, kuma wannan shiri ya ba su damar kammala karatunsu. A cikin wannan bidiyo za ku ga yadda aka gudanar da bikin, jawaban da aka gabatar, da kuma yadda ɗaliban suka nuna farin cikinsu. Ku kalli bidiyon har ƙarshe, sannan ku bayyana ra'ayinku cikin mutunci. 👍 Kar ku manta ku yi Like, Subscribe, sannan ku kunna ƙararrawa (🔔) domin samun sabbin labarai daga 24Multimedia. #Kwankwaso #Abuja #Ilimi #Dalibai #kwankwasiyya #kano #arewa #HausaNews #24Multimedia #Nigeria #Education #NDC