Hukuncin Kirkira da Yada Labaran Karya a social media

A wannan bidiyon mai mahimmanci, mun yi cikakken bayani game da Hukuncin Kirkira da Yada Labaran Karya a Social Media.Menene hukuncin Addini game da ƙirƙirar labarai na ƙarya, yadawa, da raba su a WhatsApp, Facebook, Twitter, Instagram da sauran dandamali? Shin laifi ne? Ko haram ne? Kuma mene ne hukuncinsa a Addinin Musulunci?A cikin wannan lecture, an bayyana dalilai daga Al’qur’ani Mai Girma, Hadisan Annabi ﷺ, da kuma ra’ayoyin manyan malamai.Wannan bidiyo na musamman ne ga duk wanda ke son kiyaye harshensa da kuma kare al’umma daga fitinar labaran ƙarya.#HukuncinKirkiraDaYadaLabaranKarya #YanBidi'a #LabaranKaryaASocialMedia #HausaIslamicLecture📌 Idan ka/ki ji bidiyon yana da amfani, don Allah ka/ki yi Like, Share, Subscribe, da kuma kunna Bell Icon don sabbin lectures.Allah Ya tsare mu daga ƙarya da fitina. Ameen 🙏#malamanmusulunci #waazinmalamai