Siyasar Zamani: Wa zai kai labari tsakanin Gwamna Nasir da Abubakar Malami a 2027 a jihar Kebbi?

Siyasar Zamani: Waye zai kai labari tsakanin Gwamna Nasir da Abubakar Malami a zaben 2027 a jihar Kebbi? Shirin Podcast na Siyasar Zamani ya tattauna da Ahmad Tijjani Musa (ATM Jega) na APC da Muhammad Sani, Ma'ajin ADC a Jihar Kebbi, kan abubuwan da ya sa kowane ke ganin jam'iyyarsu ce za ta kai labari. #siyasarzamani