Ina alfahari da KAFASITIN da na ke bazawa a Majalisa

Shirin ‘Zo mu zauna’ na wannan makon ya zauna da mace daya tilo da ta taba zama shugabar masu rinjaye a Majalisar Dokokin jihar Kaduna. Ta bayyana kalubalen da ta ke fuskanta, a kokarin zama mace mai kamar maza a majalisar.