Gaba Gadi Na Jamila Umar Tanko Ep 16 Sabuwar Littafin Hausa Novels

Gaba Gadi Na Jamila Umar Tanko Ep 16 Sabuwar Littafin Hausa Novels Jama'a Assalamu alaikum , Barkanmu da warhaka kuma sannunku da sake kasancewa damu ta cikin shirin Bakan Gizo , Shirin da yake kawo muku zafafan karatun mu na hausa novels complete ta inda zai fadakardaku, ilimantar daku har ma da nishadan tar daku masu sauraro. Inda a wannan sa i muke dauke da wani kayattacen littafin hausa mai suna Gaba gadi wanda Jamila Umar Tanko JUT ta wallafa, wannan littafin ya kunshi zamantakewar iyali,soyayya madararta da kuma al'amuran da suka shafi siyasa wanda zai zo muku ta wannan tasha tamu bakan gizo tv. Ku danna Subscribe Like Da Share Domin Ci gaba da Samun Sababbin Shirye shiryen mu. Follow this link to join our WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/ITmY4LX11lB... Sign up for free to promote your channel https://bit.ly/3wcHwRz #hausanovelaudio #hausaNovels #hausanovel #hausa #abdullahimuhammadsalbas #tsakargida #littattafanHausa #LatestHausaNovels #Hausanovelcomplete #gidanuncle #duniyarhausanovels #sabuwarhausanovel #yayangata #gamonjini