Soyayya ta da wata bamisriya a kairo Episode 1

#soyayya #algaita #hausa Labarin Soyayya da ta gindaya tsakanin rayuwar El shams da wata Bamisriya a kasar Masar, shi dan Nijeriya ita kuma Balarabiya. Kalubale ne babba suke fuskanta acikin wannan labari.